Hakan na zuwa ne bayan da sakin ruwan da aka yi daga madatsar ruwa ta Alau ya hallaka fiye da mutane 30 tare da yin awon gaba ...
Shirin Domin Iyali na wannan mako, ci gaba a tattaunawar da muke yi kan yadda ma'aurata za su hada kai don tallafa wa juna a ...
Najeriya ta karbi rukunin farko na alluran rigakafin zazzabin ciwon sauro samfurin R21 guda 846, 000, daga kawancen kasa da ...
A makon da ya gabata aka sauya jadawalin ziyarce-ziyarcen shugaban na Amurka saboda guguwar Milton da ta afkawa jihar Florida ...
Hakan na zuwa ne a daidai lokacin da bankin duniya ke gargadin cewar cigaba da karin farashin man fetur na iya dawo da ...
Bidiyoyin da al’amarin ya shafa basu kai kaso 1 cikin 100 na abubuwan da aka dora a kan dandalin ba a dan tsakanin da rahoton ...
A makon daya gabata ne, Ministan Tsaron Isra’ila Yoav Gallant ya sha alwashin cewar matakin ramuwar gayyar da kasarsa zata ...
Lamarin ya faru ne lokacin da wata tankar mai da ta taso daga Kano zuwa Yobe ta rasa yadda za ta yi, ta kife a kusa da ...
Kalaman manyan 'yan takarar biyu na zuwa ne yayin da Amurkawa ke shirin kada kuri'a a ranar 5 ga watan Nuwamba.
Masu ruwa da tsaki a fagen noma na kungiyar (AgTech) na taro a kasar Kenya, domin lalubo hanyar da za a bunkasa karfin noma wajen ciyar da al'ummar Afirka.
A faifan bidiyon da aka nada wanda kuma aka yada a shafukan sada zumunta, ya nuna Qassem yana zaune akan karamin tebur mai ...
Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ya kaddamar da jigilar jiragen kasan kasuwanci ta Red Line a yau. A sanarwar daya ...