Payne ya sha bayyanawa a bainar jama’a cewa yana fama da matsalar shan barasa, kuma ‘yan sanda sun samu rahoto akan “wani ...
Shirin Domin Iyali na wannan mako, ci gaba a tattaunawar da muke yi kan yadda ma'aurata za su hada kai don tallafa wa juna a ...
Najeriya ta karbi rukunin farko na alluran rigakafin zazzabin ciwon sauro samfurin R21 guda 846, 000, daga kawancen kasa da ...
A makon da ya gabata aka sauya jadawalin ziyarce-ziyarcen shugaban na Amurka saboda guguwar Milton da ta afkawa jihar Florida ...
Dakarun Isra’ila sun sanya shinge tsakanin Beit Hanoun, Jabalia da Beit Lahiya dake kuryar arewa da birnin Gaza, inda suka ...
Hezbollah, wace ta rasa shugabanta da wasu manyan kwamandojin ta a wasu hare haren Isra’ila, tun lokacin da aka fara yaki a ...
A faifan bidiyon da aka nada wanda kuma aka yada a shafukan sada zumunta, ya nuna Qassem yana zaune akan karamin tebur mai ...
A duk bayan shekara hudu, fafutukar lashe zaben shugaban kasar Amurka ta na fin raja’a ne a muhimman jihohin raba-gardama.
Shirin Lafiyar Mu na wannan makon ya mayar da hankali ne ga yadda mutane suke tunkarar batun neman lafiya – shin asibiti suke ...
Lauyoyin da ke wakiltar mawakin na hip-hop suna kokarin ganin an bayar da belinsa tun bayan kama shi da aka yi a ranar 16 ga ...
Sanarwar da ofishin UNICEF na Najeriya ya fitar a jiya Alhamis tace asusun ya samar da rigakafin ne domin tabbatar da ...
Jami'iyyar PDP mai mulki a jihar Filato ta lashe akasarin kujerun shugabannin kananan hukumomi a zaben da aka gudanar a ranar ...